VOA Hausa: ‘Yan Majalisar Amurka Sun Hasala Kan Sace ‘Yan Matan Chibok, Mayu 8, 2014 (English)

Your browser doesn’t support HTML5

‘Yan majalisar Amurka na ci gaba da nuna hasalansu kan fiye da ‘yan makaranta, mata dari biyu da ‘yan tsattsauran ra’ayin addini suka sace.Sanata Susan Collins, ‘yar kungiyar Republican wace ta mika kudirin kare mata a duniya tana cikin bidiyo.