Iyayen 'Yan Makarantar Sakandare ta Chibok Da Aka Sace Sun Yi Taron Manema Labarai a Legas, 5 ga Watan Yuni, 2014, Babi na 1

Hauwa Nkaki, uwar daya daga cikin yara mata fiye da 200 da aka sace a garin Chibok ke nan a taron manema labarai akan yaran da aka yi a Legas 5 ga watan Yuni, 2014.

Hauwa Nkaki uwar daya daga cikin yara mata fiye da 200 da aka sace a garin Chibok ke nan a taron manema labarai akan yaran da aka yi a Legas 5 ga watan Yuni, 2014.

Monica Stover uwar daya daga cikin yara mata fiye da 200 da aka sace a garin Chibok ke nan a taron manema labarai akan yaran da aka yi a Legas 5 ga watan Yuni, 2014.

인도 서부 라자스탄주의 알롤리 마을에서 한 농부가 수확한 옥수수를 말리고 있다.

Bitrus Ruth uwar daya daga cikin yara mata fiye da 200 da aka sace a garin Chibok ke nan a taron manema labarai akan yaran da aka yi a Legas 5 ga watan Yuni, 2014.

Wata mahafiyar daya daga cikin'yan mata fiye da 200 da aka sace a garin Chibok wadda kuma ba'a tantance ko wacece ba ta hasala yayin da ake taron manema labaran a Legas ranar 5 ga watan Yuni, 2014.

Hanatu Dauda, uwar daya daga cikin yara mata fiye da 200 da aka sace a garin Chibok ke nan a taron manema labarai akan yaran da aka yi a Legas 5 ga watan Yuni, 2014.

Wata mahafiyar daya daga cikin'yan mata fiye da 200 da aka sace a garin Chibok wadda kuma ba'a tantance ko wacece ba ta hasala yayin da ake taron manema labaran a Legas ranar 5 ga watan Yuni, 2014.

Wata mahafiyar daya daga cikin'yan mata fiye da 200 da aka sace a garin Chibok wadda kuma ba'a tantance ko wacece ba ta hasala yayin da ake taron manema labaran a Legas ranar 5 ga watan Yuni, 2014.