Gwamnatin Najeriya ta fara tantance wadanda aka mika sunayensu fiye da 100 da za su jagoranci ma’aikatun diflomasiyyarta, inda ake sa ran za a nada ‘yan diflomasiya nan ba da dadewa ba, watanni 18 bayan da shugaba Tinubu ya dakatar da dukkan jakadun kasar, a cewar wata majiya mai tushe