Yaki Da Zazzabin Cizo Sauro a Kaduna

Umar Sambo Kwasallo (Daraktan Hukumar Yaki Da Cututtuka Ta Jihar Kaduna A Karamar Hukumar Kaduna Ta Kudu)

Wani sashen mata da maza mahalarta taron kaddamarwa

Alhaji Abubakar Dankaka (Sarkin ungwan Rimi Kaduna) zaune a rumfa a lokacin kaddamarwa tare da sauran jama'a

Feshin maganin kashe sauro

Dr. Ibrahim A. Ahmad (consultant public health physician) Expert

Alhaji Abubakar Dankaka (Sarkin ungwan Rimi Kaduna)

Mata sun daga fastar kaddamarwa

Hotunan kaddamar da yaki da zazzabin cizon sauro a jihar Kaduna, Nuwamba 26, 2015