NAKASA BA KASAWA BA: Yadda Rashin Daukan Sana’o'in Nakasassu Da Muhimmanci Ke Kara Haifar Da Matsalar Barace-barace, Nuwamba 17, 2022

Souley Mummuni Barma

A wata hira da shugaban kungiyar makafi ya kwatanta girman wannan matsala da kuma hanyoyin da yake ganin idan aka bi su za a warware wannan kulli.

NIAMEY, NIGER - A cikin shirin na wannan makon, mun duba halin rashin daukan sana’o'in nakasassu da muhimmanci, wani al’amari da kungiyoyin masu bukata ta musamman suka bayyana a matsayin matsalar da ke kokarin maida hannun agogo baya a game da yunkurin kawar da matsalar barace-barace daga zuciyar nakasassu.

Nakasassu a Nijar

Saurari cikakken shirin daga Souley Moumouni Barma:

Your browser doesn’t support HTML5

NAKASA BA KASA BA: Rashin Daukan Sana’oin Nakasassu Da Muhimmanci Ke Kara Haifar Da Bara, Nuwamba 17, 2022.mp3