Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NAKASA BA KASAWA BA: Dalilin Da Ya Sa Ghana Ke Samun Bakuncin Nakasassu Daga Najeriya Da Nijar, Satumba 22, 2022


Souley Mummuni Barma
Souley Mummuni Barma

NIAMEY, NIGER - A cikin shirin na wannan makon, Ghana na daga cikin kasashen da ke samun bakuncin nakasassu daga Najeriya da Nijar sakamakon abinda suke kira kulawar da suke samu daga wajen jama’ar wannan kasa.

Nakasassu A Ghana
Nakasassu A Ghana

A irin haka ne wasu makafi suka tare a birnin Kumasi da sunan zumuncin da ke tsakaninsu da sarkin makafi.

Nakasassu
Nakasassu

Saurari cikakken shirin daga Souley Moumouni Barma:

NAKASA BA KASA BA: Dalilin Da Ya Sa Ghana Ke Samun Bakuncin Nakasassu Daga Najeriya Da Nijar, Satumba 22, 2022.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:00 0:00

XS
SM
MD
LG