Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: ‘Yan Najeriya Sun Bukaci Gwamnatin Kasar Ta Sake Lale A Yaki Da Mayakan Boko Haram


TASKAR VOA: ‘Yan Najeriya Sun Bukaci Gwamnatin Kasar Ta Sake Lale A Yaki Da Mayakan Boko Haram
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:01 0:00

TASKAR VOA: A cikin shirin Taskar VOA na wannan makon, ‘yan Najeriya sun bukaci gwamnatin kasar ta sake lale a yaki da mayakan Boko Haram, bayan sun yi wa masu manoma yankan rago a jihar Borno, da wasu sauran labarai.

XS
SM
MD
LG