Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Nyako Na Juyayin Korar Gulak


Murtala Nyako, gwamnan Jihar Adamawa
Murtala Nyako, gwamnan Jihar Adamawa

Gwamnan Jihar Adamawa mai fama da rigingimun siyasa, Murtala Nyako ya bayyana alhininsa gameda korar Ahmed Gulak.

A wani martanin da gwamnan jihar Adamawa ya mayar, biyo bayan sanarwar dakatar da Ahmed Gulak, dan asalin Jihar Adamawa, dake dauke da sa hannun mai bashi shawara akan harkokin yada labarai Mallam Ahmed Sajo, gwamnan yayi shagube ne akan cewa al ummar jihar, sun kadu da saukewar bazata da akayi wa Gulak.

Murtala Nyako yace ba hakan aka so ba, kana ya kara da cewa mutanen Jihar Adamawa zasu cigaba da alhini da juyayin sallamar da akayi masa, sannan ya shawarci masu rawa da murna a garin gulak da suyi hakuri su daina.

Kawo yanzu jam'iyyar PDP bata ce komai ba, gameda yadda shugabannin siyasa suka tarbi wannan labari, amma akwai rade-radin cewa Gulak na so ne ya tsaya takarar gwamnan Jihar a karkashin PDP.
Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG