Shugaba Goodluck Jonathan Ya Ce Zai Yi Takara, 11 ga Nuwamba 2014.

Shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan, a yau talata ya bayana aniyarsa, na neman tsayawa takarar neman shugabanci kasa, a inuwar, jamiyarsa ta PDP a Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya, 11 ga Nuwamba 2014.

Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan da Mataimakin Shugaban Namadi Sambo, 11 ga Nuwamba 2014.

Shugaban jam'iyyar Alhaji Adamu Muazu, Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan, da Mataimakin Shugaban Najeriya Namadi Sambo, 11 ga Nuwamba 2014.

Shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan, a yau talata ya bayana aniyarsa, na neman tsayawa takarar neman shugabanci kasa, a inuwar, jamiyarsa ta PDP a Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya, 11 ga Nuwamba 2014.

Shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan, a yau talata ya bayana aniyarsa, na neman tsayawa takarar neman shugabanci kasa, a inuwar, jamiyarsa ta PDP a Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya, 11 ga Nuwamba 2014.

Shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan, a yau talata ya bayana aniyarsa, na neman tsayawa takarar neman shugabanci kasa, a inuwar, jamiyarsa ta PDP a Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya, 11 ga Nuwamba 2014.

Shugaban kasar Najeriya ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar neman wani wa'adin mulkin a zaben shekarar 2015.