DOMIN IYALI: Tasirin Takunkumi Da Aka Kakabawa Nijar Ke Yi Akan Iyali, Janairu 11, 2024

Alheri Grace Abdu

WASHINGTON, D. C. - Shirin Domin Iyali na wannan makon ya yi nazarin kan rayuwar al'ummar Jamhuriyar Nijar a shekarar da ta gabata da yadda suka shafi iyali. Matan da shirin ya yi hira da su sun bayyana yadda takunkumi da aka kakabawa kasar ya yi tasiri a rayuwar jama’a a fannoni daban-daban.

Saurari cikakken shirin da Alheri Grace Abdu ta gabatar:

Your browser doesn’t support HTML5

DOMIN IYALI: Tasirin Da Takunkumi Akan Nijar Ya Yi Akan Iyalai, Janairu 11, 2024.m4a