Sojojin Kasar Chadi Sun Fatattaki ‘Yan Boko Haram Daga Garin Dikwa Dake Gabashin Najeriya a Ranar 2 ga Maris din 2015

Sojojin Chadi na yiwa gawarwakin da suka ce na ‘yan Boko Haram ne kallon kurilla a ranar 2 ga Maris din 2015.

Sojojin Kasar Chadi sun fatattaki ‘yan Boko Haram daga garin Dikwa dake gabashin Najeria a ranar 2 ga Maris din 2015.

Sojojin Chadin bayan gama fafatawa da ‘yan Boko Haram a garin Dikwa a ranar 2 ga Maris din 2015.

Sojojin Chadi na yiwa gawarwakin da suka ce na ‘yan Boko Haram ne kallon kurilla a ranar 2 ga Maris din 2015.

Sojojin Kasar Chadi sun fatattaki ‘yan Boko Haram daga garin Dikwa dake gabashin Najeria a ranar 2 ga Maris din 2015.

‘Yan Boko Haram a lokacin da suka maida garin Dikwa sansaninsu kafin sojojin Chadi su farraka su a ranar 2 ga Maris din 2015.

Sojojin Kasar Chadi sun fatattaki ‘yan Boko Haram daga garin Dikwa dake gabashin Najeria a ranar 2 ga Maris din 2015

‘Yan Boko Haram a lokacin da suka maida garin Dikwa sansaninsu kafin sojojin Chadi su farraka su a ranar 2 ga Maris din 2015.

Kakakin rundunar sojojin Chadi ya bayyana cewa sun fatattaki ‘yan kungiyar Boko Haram daga garin Dikwa tare da rasa ran sojansu guda daya a ranar 2 ga Maris din 2015.