Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan Yana Gaisawa da Iyayen Yaran da Aka Sace a Makarantar Sakandaren Chibok, 22 ga Yuli 2014

Shugaban Najeriya Jonathan ya sadu da wasu ‘yan makarantan mata da suka kubuta daga ‘yan Boko Haram, 22 ga Yuli 2014.

Shugaban Najeriya Jonathan yana gaisawa da wasu iyayen yaran da aka sace daga Chibok, 22 ga Yuli 2014.

'Yan makaranta mata da suka kubuta da daga sakadaren gwamnati na Chibok a wurin ganawa da Goodluck Jonathan, 22 ga Yuli 2014.

Shugaban Najeriya Jonathan yana gaisawa da wasu iyayen yaran da aka sace daga Chibok, 22 ga Yuli 2014.

'Yan makaranta mata da suka kubuta da daga sakadaren gwamnati na Chibok a wurin ganawa da Goodluck Jonathan, 22 ga Yuli 2014.

Iyayen ‘yan matan da aka sace a makarantar sakandaren Chibok lokacin da suke ganawa da Goodluck Jonathan, 22 ga Yuli 2014.