ILIMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Muhimmancin Koyar Da Darussan Kishin Kasa A Makarantu, Agusta 19, 2024

Babangida Jibrin

A shirin Ilimi na wannan makon mun tattauna ne da kwararru akan muhinmancin koyar da darussan kishin kasa a makarantun Najeriya.

Saurari cikakken shirin da Babangida Jibrin ya gabatar:

Your browser doesn’t support HTML5

ILIMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Muhimmancin Koyar Da Darussan Kishin Kasa A Makarantu, Agusta 19, 2024