Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ILIMI GARKUWAR 'DAN ADAM: Inganta Harkokin Ilimi A Jihar Kanon Najeriya, Yuli 22, 2024


Babangida Jibrin
Babangida Jibrin

A shirin Ilimi na wannan makon mun ci gaba ne da tattaunawa da masana akan yadda Gwamnatin jihar kano ta gudanar da wani taro na masu da ruwa da tsaki domin inganta harkokin Ilimi a jihar da yanzu haka ke fama da yaran da ba sa zuwa makaranta fiye da miliyan daya.

Saurari cikakken shirin da Babangida Jibril ya gabatar:

ILMI GARKUWAR 'DAN ADAM: Inganta Harkokin Ilmi A Jihar Kanon Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:00 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG