Yadda Aka Gudanar Da Zanga-Zanga A Legas Sakamakon Matsalar Tattalin Arziki

Your browser doesn’t support HTML5

Mambobin Kungiyar Kwadago ta Najeriya wato NLC sun gudanar da zanga-zanga a fadin kasar sakamakon matsin rayuwa, yunwa da tabarbarewar tattalin arziki a kasar.