Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'YAN KASA DA HUKUMA: Korafin Mazauna Accra Game Da Barazanar Ambaliyar Ruwa, Yuli 22, 2024


Dubban Mutane Suka Rasa Matsugunansu A Ghana Sakamakon Ambaliyar Ruwa
Dubban Mutane Suka Rasa Matsugunansu A Ghana Sakamakon Ambaliyar Ruwa

A shirin 'Yan Kasa na wannan makon muna dauke ne da korafin mazauna Accra, babban birnin kasar Ghana game da yadda ambaliyar ruwa ke musu barazana duk shekara.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

'YAN KASA DA HUKUMA: Korafin Mazauna Accra Game Da Barazanar Ambaliyar Ruwa, Yuli 22, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:37 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG