Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'YAN KASA DA HUKUMA: Al'ummar Ardo-Kola Na Korafin Rashin Ababen Ci Gaban Yankin Yuli 15, 2024


Mahmud Kwari
Mahmud Kwari

A cikin shirin 'Yan Kasa na wannan makon mun tabo korafin al’umar karamar hukumar Ardo-Kola a jihar Taraba ta Arewa maso gabashin Najeriya suke kan rashin ababen bunkasa walwala da ci gaban mazauna yankin.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

Al'ummar Ardo-Kola Na Korafin Rashin Ababen Ci Gaban Yankin
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:16 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG