Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘YAN KASA DA HUKUMA: Korafin Wasu Manoma Kan Gwamnatin Jihar Neja, Yuli 01, 2024


Gonaki a jihar Nejan Najeriya
Gonaki a jihar Nejan Najeriya

A cikin shirin 'Yan Kasa na wannan makon mun tabo batun korafin manoman wadanda gwamnatin jihar Neja ta lalatawa amfani gona bayan da yabanya ta kankama a gonakinsu, al’amarin da suke kallo a matsayin yunkurin kwace musu gonaki da suka gada iyaye da kakanni.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

‘YAN KASA DA HUKUMA: Korafin Wasu Manoma Kan Gwamnatin Jihar Neja, Yuli 01, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:12 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG