Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘YAN KASA DA HUKUMA: Darussan Da Ke Cikin Zanga-zangar Neman Shugabanci Na Gari A Najeriya, Agusta 12, 2024


Masu zanga-zangar tsadar rayuwa a Abuja
Masu zanga-zangar tsadar rayuwa a Abuja

A cikin shirin 'Yan Kasa na wannan makon mun tattauna ne akan fashin baki da tsokacin masana na darrusan da ke cikin zanga-zangar tsadar rayuwa ta neman shugabanci na gari a Najeriya.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

‘YAN KASA DA HUKUMA: Darussan Da Ke Cikin Zanga-zangar Neman Shugabanci Na Gari A Najeriya, Agusta 12, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:51 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG