Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rundunar Sojojin Najeriya Ta Karyata Cewa Ta Karawa Al-Mustapha Girma


Maj. Hamza Al-Mustapha
Maj. Hamza Al-Mustapha

A cikin sanarwa da ta bayar rundunar mayakan ta karyata rahotannin cewa ta karawa Manjo Hamza Al-Mustapha girma zuwa mukamin Birgediya Janar.

Rundunar sojojin Najeriya ta sake tabbatar da cewa Manjo Hamza Al-Mustapaha har yanzu yana cikin rundunar sojan Najeriya. Duk da haka rundunar bata bata lokaci ba wajen karyata rade raden cewa ta karawa al-Mustapha girma zuwa mukamin Birgediya Janar.

Wakilinmu Nasiru Adamu El-Hijaya ya hada mana rahoto kan mataki na gaba da watakil Al-Mustapha zai dauka ganin cewa sa'o'insa a soja sun tsere masa.

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Shiga Kai Tsaye
Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG