Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rikicin Irigwe Da Fulani Ya Yi Sanadin Asarar Rayuka A Filato


Gwamnan Jihar Pilato, Samuel Lalong (Hoto: Twitter @PLSGov)
Gwamnan Jihar Pilato, Samuel Lalong (Hoto: Twitter @PLSGov)

An kashe mutane da dama a wani rikici tsakanin Irigwe da Fulani a karamar hukumar Bassa da ke jihar Filato.

Shugaban kungiyar kabilar Irigwe a karamar hukumar Bassa da ke jihar Filato, Robert Ashi, ya tabbatar da mutuwar mutane hudu da kone gidaje fiye da dari da sare amfanin gona a wani sabon hari a karshen makon jiya.

Rikicin kablinacin a jihar ta Filato facce ke tsakiyar arewacin Najeriya ya Jima yana faruwa.

Sai dai a gefe guda kuwa shugaban kungiyar makiyaya Fulani ta Miyetti Allah Cattle Breeders a jihar, Nura Muhammad ya ce daga ranar Laraba zuwa ranar Asabar an kashe musu mutane Biyar da dabbobi.

A tafi aksarin lokuta, bangarorin biyu kan kai wa juna harin ramuwar gayya, zargin da sukan musanta.

Rundunar da ke wanzar da zaman lafiya a jihar Filato ta ce ta yi namijin kokari wajen hana abin da ta ce taho mu gama tsakanin matasan Fulani da Irigwe.

Kwamandan rundunar, Manjo janar Ibrahim Sallau Ali a wata sanarwa ta hannun kakakin rundunar, Manjo Ishaku Takwa, ya ja hankalin masu ruwa da tsaki daga bangarorin Fulani da Irigwe kan su gargadi matasansu.

Matsalar tsaro a ‘yan kwanakin nan ya kazanta a kananan hukumomin dake arewacin a Filato abin da ya kai ga hukumomin cihar suka kaddamar da was Sabin kayan aiki a 'yan makonnin baya.

Gwamna Simon Lalong ya ce dalilin samar da kayayyakin da suka hada da motoci da basura shi ne, don a magance hare-haren da ake kai wa a sassan jihar.

Saurari cikakken rahoton cikin sauti:

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:07 0:00

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG