Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rigima Tsakanin Soja Da Yan Sanda Kan Shinkafar Da Ake Rabawa Mabukata A jihar Borno


Wata hayaniya ta barke tsakanin ‘yan sandan dake tsaron gidan gwamnatin jihar Borno da wasu jami’an soja, kan Shinkafar da gwamnatin jihar ke rabawa mabukata.

Bayanai na nuna cewa an samu wannan rashin jituwar ne a lokacin da jami’an soja sukayi kokarin kutsawa inda ake rabon wannan shinkafa, a fadar gwamnatin jihar, wanda dogarawan ‘yan sandan sukayi kokarin dakatar da su.

Hakan ne ya haifar da wannan takaddama tsakaninsu har akace sojan sun harbi ‘daya daga cikin ‘yan sandan dake aikin tsaro a gidan gwamnatin jihar.

Wakilin Muryar Amurka Haruna Dauda, ya ziyarci inda ake wannan hayaniya inda ya ganewa idonsa yadda jami’an ‘yan sanda sun kama wasu soja biyu aka kuma sakasu cikin wata mota domin zuwa a kulle su.

Saurari cikakken rahotan Haruna Dauda.

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:17 0:00

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG