Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Matsalar Da Mata Ke Fuskanta Idan Suka Sake Aure Suka Tafi Da ‘Ya’yansu, Wato ‘Yan Agola - Yuli 16, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Shirin na wannan makon zai duba kalubale da mata ke fuskanta a rayuwa da suka hada da kunci da yaran da suka haifa a gidan da suka yi aure da farko suke fuskanta a rayuwa idan matan suka bar gidan ko ta dalilin rasuwar maigidan ko kuma rabuwa sakamakon rashin jituwa.

Wadannan ‘ya’yan da ake kira ‘yan agola da dama suna zama sanadin shiga tashin hankalin mata da dama.

Saurari shirin a sauti:

KALLABI: Matsala Da Mata Ke Fuskanta Idan Suka Sake Aure Suka Tafi Da ‘Ya’yansu Wato ‘Yan Agola - Yuli 16, 2023
please wait

No media source currently available

0:00 0:25:03 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG