Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Shin Mata Zasu Sami Cigaba a Fafitukar Ganin Ana Damawa Da Su A Gwamnatin Tinubu? - Yuni 11, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Shirrin na wannan makon zai duba yadda shugaba Bola Tinubu ya zabi mataimaka na mussamman guda 20 tun da ya hau mulki, amma kuma i zuwa yanzu, babu ko mace daya da aka ba mukami.

Saurari shirin:

KALLABI: Shin Mata Zasu Sami Cigaba a Fafitukar Ganin a Dama Dasu A Gwamnatin Tinubu? - Yuni 11, 2023
please wait

No media source currently available

0:00 0:24:27 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG