Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI-EP011-Batutuwa- Hira da Samirah Hamza Pt2- Yadda Matan Najar Suka Sami 'Yanci-Madam Maryam Bayard- PT2-06-04-2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

A shirin namu na wannan makon, mun karbi bakuncin Madam Maryamu Bayard macen da ta zama kallabi a fannin siyasar Jamhuriyar Nijar wadda banda gwaggwarmayar nemar wa mata ‘yanci, ta kuma kafa Jam’iya, ta tsaya takarar shugaban kasa. Kamar yadda muka alkawarta, mun nemi jin yadda rashin cimma burin Samirah Hamza Ahmed na zama likita, bai hana ta taimakawa mabutaka ba.

Saurari cikakken shirin:

KALLABI-EP011
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:24:56 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG