Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Yadda Matan Nijar Suka Sami 'Yanci- Yuni 25, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

A shirin namu na wannan makon mun duba fannin sana'a da yunkurin mata wajen bada gudumuwa ga tattalin arzikin kasa inda muka karbi bakuncin wata mace wacce ta shiga sana'ar takalma a arewacin Najeriya. Sai kuma dori a hirar da muka fara da kalluban mako Madam Maryam Bayard, da Binta Masi.

Saurari shirin cikin sauti:

please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:25:17 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG