Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Jam'iyar APC ta Koka da Gwamnatin Jahar Naija ta PDP


Gwamna Ma'azu Babangida Aliyu na jahar Naija.
Gwamna Ma'azu Babangida Aliyu na jahar Naija.

Jam'iyar APC na zargin gwamnatin jahar Naija ta PDP da kwarzaba, da cin zarafi da kuma bita da kulli

Babbar jam'iyar hamayya ta APC a Najeriya, ta gabatar da kwararan shaidun da ke nuna cewa gwamnatin jahar Naija ta PDP na bin 'yan APC a jahar, ta na kafa musu k'ahon zuk'a, ta na kwarzabar su kuma ta na yi musu bita da kulli.

Wakilin Sashen Hausa a jahar Naija Mustapha Nasiru Batsari ya bugi jaki, ya bugi taiki, ya hada rahoto akan wannan matsala kamar haka:

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:21 0:00
Shiga Kai Tsaye

Masu yin wannan zargi sun ce ba komi ba ne ya jawo wannan cin mutunci illa kawai don sun bar jam'iyar PDP sun koma APC.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG