Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hukumar Fice Da Shige Ta Amurka Ta Fara Mayar Da Mutane Kasashen Su


Masu Kamen bakin haure
Masu Kamen bakin haure

A yau Lahadi ake sa ran jami’an hukumar shige da fice da ayyukan kwastam ta Amurka zasu kaddamar da wani aikin kamen bakin haure dake cikin kasar wanda a baya hukuma ta nemi su bar kasar.

Wannan aikin kamen da shugaba Donald Trump ya tabbatar da shi a ranar juma’a, zai auna daruruwan iyalai a birane da dama ciki har da Chicago da Los Angeles da kuma New York.

Jami’an hukumar kwastam zasu fi auna galibi mutane da suka fito daga kasashen tsakiyar nahiyar kudancin Amurka ne wadanda ake musu shari’a a kotunan bakin haure, inji darekta mai rikon kwarya a hukumar Mathew Albence.

Ana sa ran sanarwar da shugaban kasar dan Republican ya bayar a wurin wani taron gangamin siyasa game da daukar matakai a kan bakin haure, ‘yan kasa da suka zabe shi zasu yi na’am da sanarwar. Su kuwa ‘yan Democrats sun yi Allah wadai da wannan aikin kamen, aikin da suka bayyana shi na rashin imani dake auna iyalai.

Akasarin shugabannin hukumomin birane da dama, yawanci ‘yan Democrats sun yiwa dokokin biranen su gyaran huska ta yanda ba zasu amince da wannan aiki da hukumar kwastam ta fara ba na mayar da mutane zuwa kasashen su.

Facebook Forum

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Halin da monoman shinkafa a Zabarmari na jihar Borno ke ciki bayan da mayakan Boko Haram suka kashe kinamin hamsin, da ya sa wasu kaura
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:41 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shugaba Donald Trump ya ba gwamnatinsa damar tasa keyar bakin haure daga kasar, da kai wasu kurkuku na Guantanamo Bay dake Cuba
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:03:00 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG