Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Ko Za A Dama Da Mata A gwamnatin Tinubu? Yuli 13, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

WASHINGTON, D.C - A shirin Domin Iyali na wannan makon mun duba yiwuwar cimma burin mata na samun kashi talatin da biyar cikin dari na madafun iko a gwamnatin Tinubu, biyo bayan karrade kafofin sada zumunta da aka yi da wani jerin sunaye da aka ce su Shugaban kasar zai ba mukaman ministoci.

Saurari cikakken shirin da Alheri Grace Abdu ta gabatar:

DOMIN IYALI: 'Yan Najeriya SUn Yayata Sunayen Ministorci, Ko Wane Kashi Mata Za Su Samu?, Yuli 13, 2023
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:54 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG