Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Fahimtar Abinda Ake Nufi Da ‘Yancin Mata Da Yadda Za'a Kare ‘Yancinsu, Yuni 15, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

WASHINGTON, D. C. - A shirin Domin Iyali na wannan makon abinda ya fita fili a tattaunawar da muka yi da wasu masu ruwa da tsaki da suka hada da Barrista Aisha Aliyu Tijjani, da Kwamred Yahaya Shu’aibu Ngogo, da kuma Uztaz Abubakar Abdulsalam Babangwale shine cewa, mutane da dama, da suka hada da wakilan al’umma basu fahimci ainihin abinda ake nufi da ‘yancin mata ko kuma yadda za'a iya kare wannan ‘yancin ba, ba tare da an sabawa addini ko al’ada ba.

Saurari cikakken shirin da Alheri Grace Abdu ta gabatar:

DOMIN IYALI: Fahimtar Adinda Ake Nufi Da ‘Yancin Mata Da Yadda Za A Kare ‘Yancin, Yuni 15, 2023
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:57 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG