‘Yan Najeriya da dama sun ce ba sa goyon bayan cire tallafin man fetur da gwamnatin kasar ke shirin yi a shekara mai kamawa, inda suka ce ba sa son tukwicin Naira dubu biyar biyar a kowanne wata, domin rage radadin cire tallafin man.
‘Yan Najeriya da dama sun ce ba sa goyon bayan cire tallafin man fetur da gwamnatin kasar ke shirin yi a shekara mai kamawa, inda suka ce ba sa son tukwicin Naira dubu biyar biyar a kowanne wata, domin rage radadin cire tallafin man.