Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Sake Kama Fiye da Mutane Dari Biyu


Manoman Albasa ne.
Manoman Albasa ne.

Manoma albasa akan hanyarsu ta zuwa Baga a cikin jihar Borno.

A halin yanzu da ake ci gaba da kai ruwa rana dangane da ‘yan arewacin Najeriya da ake tsare dasu a jihar Abia dake kudu maso gabashin Najeriya, yanzu kuma sai ga wani sabon labari na kama wasu sama da dari biyu a arewa maso gabashin Najeriya.

Wadannan mutane dai a kama sune a kan hanyarsu ta zuwa baga dake cikin jihar Borno kamar yanda shugaban ‘yan asalin tsohowar lardin Sokoto, Alhaji Abubakar Gwandu, ya tabbatarwa wakilimu Haruna Dauda Biu.

Yace mutanen nada alada na zuwa kasar Borno domin noman albasa, a kowace shekara.

Alhaji Abubakar Gwandu ya ummarci hukumomin jihohin Sokoto, Kebbi da Zamfara dasu hana mutanen masu zuwa noma kasar Borno barin jihohinsu a wannan lokaci.

please wait

No media source currently available

0:00 0:06:17 0:00
Shiga Kai Tsaye

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG