Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnatin Najeriya Ta Dakatar Da Harajin VAT Kan Man Dizil, Iskar Gas


Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bullo da sabbin dabarun jan hankalin masu zuba jari a bangaren mai da iskar gas din kasar.

Ministan Kudi da Tattalin Arzikin Kasar, Wale Edun ne ya bayyana dabarun jan hankalin 2, a sanarwar da ya fitar a jiya Laraba.

A cewar sanarwar da ma’aikatar kudin ta fitar mai dauke da sa hannun daraktan yada labarai da hulda da jama’a, Muhammad Manga yace manufar dabarun sune sake farfado da bangaren mai da iskar gas din Najeriya.

Ta kara da sanar da cewa daga yanzu ba za a bukaci biyan harajin cinikayya (VAT) a kan shigo da muhimman albarkatun makamashi ko kayayyaki ba.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG