Ina Da Yakinin Za A Yi Zabe Cikin Zaman Lafiya – Buratai
Tsohon babban hafsan hafsoshin Najeriya, Janar Tukur Buratai, mai ritaya ya bukaci al’ummar kasar su kwantar da hankulan su yana mai bayyana cewa a bisa dukkan matakan tsaron da hukumomin tsaron kasar suka dauka ya zuwa yanzu, za’a gudanar da zaben ranar 25 ga Fabrairu cikin zaman lafiya da lumana.
Zangon shirye-shirye
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo