A cikin shirin 'Yan Kasa na wannan makon mun haska fitila ne a kan matakan gunadar da cinikayyar albasa a tsakanin kasashen Afrika wanda babu tsangwama da kuma kare muradun manoma da 'yan kasuwar ta a nahiyar.
Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:
Your browser doesn’t support HTML5
‘YAN KASA DA HUKUMA: Matakan Gudanar Da Cinikayya Tsakanin Kasashen Afirka, Fabrairu 17, 2025.mp3