Yadda Biden Da Trump Ke Kokarin Yakin Neman Kuri’un Bakar Fata

Your browser doesn’t support HTML5

'Yan takarar shugabancin Amurkan Joe Biden da Donald Trump su na ci gaba yakin neman kuri’un bakar fata a zaben dake tafe. Babban editan Muryar Amurka, Scott Stearn, ya duba yadda ‘yan takarar ke zawarcin kuri’un Amurkawa ‘yan asalin Afrika.