Mambobin Kungiyar Kwadago ta Najeriya wato NLC sun gudanar da zanga-zanga a fadin kasar sakamakon matsin rayuwa, yunwa da tabarbarewar tattalin arziki a kasar. A wani bangare kuma wasu ‘yan Najeriya sun fito zanga-zangar nuna goyon baya ga Shugaba Bola Tinubu
Yadda Aka Gudanar Da Zanga-Zanga A Abuja Sakamakon Matsalar Tattalin Arziki Da Yunwa
Zanga-zangar tsadar rayuwa a Najeriya
Zanga-zangar tsadar rayuwa da NLC ta gudanar
Zanga-zangar tsadar rayuwa a Najeriya
'Yan Kungiyar Kwadago ta NLC
Mambobin Kungiyar Kwadago ta NLC
Zanga-Zangar kungiyar Kwadago ta NLC
Mambobin NLC
Magoya Bayan Tinubu
Zanga-zangar magoya bayan Shugaba Tinubu