Wasu ‘Yan Mata Yan Kunar Bakin Wake Suka Kai Hari a Maiduguri, Nuwamba 27, 2014

Wasu ‘yan mata yan kunar bakin wake suka kai hari a Maiduguri, Nuwamba 26, 2014.

Wani da harin bom ya ritsadashi na karbar magani a asibitin kwararru na Maiduguri, Najeriya, Talata, Nuwamba 25, 2014.

Wani da harin bom ya ritsadashi na karbar magani a asibitin kwararru na Maiduguri, Najeriya, Talata, Nuwamba 25, 2014.

Mutane sun tsere suna tsallake shingaye, kuma sun rufe shagunansu biyo bayan harin kunar bakin waken na, Maiduguri, Najeriya, Talata, Nuwamba 25, 2014.

Wani da harin bom ya ritsadashi na karbar magani a asibitin kwararru na Maiduguri, Najeriya, Talata, Nuwamba 25, 2014.

Wasu ‘yan mata biyu ‘yan kunar bakin wake, sun tada bom da yayi sanadiyyar kashesu har lahira jiya Talata a wata kasuwa makile da mutane a garin Maiduguri dake arewa maso gabashin Najeriya. Wanda yayi sanadiyyar mutuwar mutane talatun 30, a ta bakin wasu shedun gani da ido da wani jami’in tsaro. ‘Yan matan biyu dai na sanye da Hijabi ne yayinda suka shiga kasuwar suka kuma tada boma-bomai, acewar Abba Aji Kalli shugaban kungiyar ‘yan kato da gora na jahar Borno.