TUBALIN TSARO: ECOWAS Ta Yi Barazanar Amfani Da Karfin Soja Muddin Sojojin Nijar Ba Su Maido Da Bazoum Kan Mulki Ba - Agusta 5, 2023

Hassan Maina Kaina

Biyo Bayan juyin mulkin da sojoji sukai a kasar Nijar, Kungiyar kasashen Afirka ta yamma wato ECOWAS ta yi wani taron gaggawa a birnin Abuja inda ta sanyawa Nijar da dakarun juyin mulkin jerin takunkumai.

ECOWAS ta ce muddin sojojin na Nijar ba su maido da hambararren shugan demokradiyya ba, to za ta yi amfani da karfin soja don sake maida Bazoum kan mulki.

Saurari shirin a sauti:

Your browser doesn’t support HTML5

TUBALIN TSARO: ECOWAS Ta Yi Barazanar Amfani Da Karfin Soja Muddin Sojojin Nijar Ba Su Maido Da Bazoum Kan Mulki Ba - Agusta 5, 2023