Tashin Bom A Masallaci Yayi Sanadiyar Rayukan Mutane Bakwa

Mutane cikin masallacin da bom ya fashe a Maiduguri Najeriya, 23 Oktoba, 2015.

Bom ya fashe a Maiduguri, Najeriya, 23 Oktoba, 2015.

Bom ya fashe a Maiduguri, Najeriya, 23 Oktoba, 2015.

Bom ya fashe a Maiduguri, Najeriya, 23 Oktoba, 2015.

Mutane cikin masallacin da bom ya fashe a Maiduguri, Najeriya, 23 Oktoba, 2015.

Bom ya fashe a Maiduguri, Najeriya, 23 Oktoba, 2015.

Bom ya fashe a Maiduguri, Najeriya, 23 Oktoba, 2015.

Hukumar samar da agajin gaggawa ta nema tace mutane bakwai ne suka hallaka, wasu kuma goma sha shida suka sami munanan raunuka, sakamakon tashin bom da ya afku a wani masallaci dake unguwar Jiddari bayan High Court a Maiduguri.