NAKASA BA KASAWA BA: Bakanike Mai Nakasa, ‘Dan Jihar Adamawa Mazaunin Jihar Enugu, Yuni 29, 2023

Souley Mummuni Barma

A shirin Nakasa na wannan makon har yanzu muna tare ne da wani dan asalin jihar Adamawa da ke zaune a jihar Enugu a yankin Kudu maso gabashin Najeriya, wanda ya tsinci kansa cikin wannan hali bayan da ya yi fama da rashin lafiya a lokacin da yake karami.

NIAMEY, NIGER - Malam Sai’du bakanike ne da ya yi fice a garin Enugu wajen gyaran keke Napep da aka fi sani da A daidaita-sahu. Sa’idu Ali dai na alfahari da baiwar da Allah ya yi masa saboda haka ya rungumi sana’arsa a matsayin madogarar rayuwa.

Saurari cikakken shirin daga Souley Moumouni Barma:

Your browser doesn’t support HTML5

NAKASA BA KASAWA BA: Bakanike Mai Nakasa, ‘Dan Jihar Adamawa Mazaunin Jihar Enugu, Yuni 29, 2023.mp3