MANUNIYA: Ficewar El Rufa'i Daga APC Zuwa SDP A Najeriya Maris 14, 2025

Isah Lawal Ikara

Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan mako ya maida hankali ne akan halin da siyasar Najeriya ke ciki tun bayan sanar da komawar tsohon gwamnan jahar Kaduna, Nasiru El-rufa'i jam'iyyar SDP.

Shirin Manuniya na wannan mako ya maida hankali ne akan halin da siyasar Najeriya ke ciki tun bayan sanar da komawar tsohon gwamnan jahar Kaduna, Nasiru El-rufa'i jam'iyyar SDP.

Saurari cikakken shirin tare da Isah Lawal Ikara:

Your browser doesn’t support HTML5

MANUNIYA: Ficewar El Rufa'i Daga APC Zuwa SDP A Najeriya Maris 14, 2025.mp3