Dakarun Najeriya Sun Gano Tarakkan 'Yan Boko Haram A Dajin Sambisa

Sojojin Najeriya sun ceto wasu mutane a bayan da suka fatattaki 'yan Boko Haram daga wani sansaninsu dake dajin Sambisa a Jihar Borno

Sojojin Najeriya a bayan da suka fatattaki 'yan Boko Haram daga wani sansaninsu dake dajin Sambisa a Jihar Borno

Sojojin Najeriya sun gano boma bomai hadin gida da kuma tarakka cikin dajin Sambisa, a jihar Borno.

Sojojin Najeriya sun gano boma bomai hadin gida da kuma tarakka cikin dajin Sambisa, a jihar Borno.

Sojojin Najeriya sun gano boma bomai hadin gida da kuma tarakka cikin dajin Sambisa, a jihar Borno.

Sojojin Najeriya sun gano boma bomai hadin gida da kuma tarakka cikin dajin Sambisa, a jihar Borno.

Sojojin Najeriya sun gano boma bomai hadin gida da kuma tarakka cikin dajin Sambisa, a jihar Borno.

Yayin da Sojojin Najeriya ke cigaba da fafarar 'yan boko haram a dajin Sambisa, sun gano wasu abubuwa da mayakan suka boye.