‘Ba Ma Goyon Bayan Matakin Cire Tallafin Mai’

Your browser doesn’t support HTML5

‘Yan Najeriya da dama sun ce ba sa goyon bayan cire tallafin man fetur da gwamnatin kasar ke shirin yi a shekara mai kamawa, inda suka ce ba sa son tukwicin Naira dubu biyar biyar a kowanne wata, domin rage radadin cire tallafin man.
‘Yan Najeriya da dama sun ce ba sa goyon bayan cire tallafin man fetur da gwamnatin kasar ke shirin yi a shekara mai kamawa, inda suka ce ba sa son tukwicin Naira dubu biyar biyar a kowanne wata, domin rage radadin cire tallafin man.