MANUNIYA: Rashin Amsa Gayyatar Majalisun Najeriya Da Shugabannin Hukumomi Ke Yi, Oktoba 04, 2024

Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon ya duba maganar rashin amsa gayyatar majalisun Najeriya da shugabannin hukumomi ke yi ne da kuma matsalolin tsaro a kasar.

Saurari cikakken shirin tare da Isah Lawal Ikara:

Your browser doesn’t support HTML5

MANUNIYA: Rashin Amsa Gayyatar Majalisun Najeriya Da Shugabannin Hukumomi Ke Yi, Oktoba 04, 2024.mp3