Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'Yan Najeriya Suna Zaben gwamna Da Wakilan Majalisar Dokoki.


'Yan Najeriya suke layi domin zaben Gwamna.
'Yan Najeriya suke layi domin zaben Gwamna.

‘Yan Najeriya suna zaben gwamnoni,kashi na uku a zaben kasa baki daya,da tuni ya janyo tashen tashen hankula.

Sokoto Kebbi Elections

Taraba Elections

‘Yan Najeriya suna zaben gwamnoni,kashi na uku a zaben kasa baki daya,da tuni ya janyo tashen tashen hankula.

A yau Talata bama-bamai uku sun tashi a birnin Maiduguri dake arewa maso gabashin kasar,kwana biyu bayan wasu fashe fashe a birnin da ya halaka mutane uku ya jikkata wasu 14.

An sami rahotanni da ke cewa an bude dukkan rumfunan zabe,sai dai akwai daruruwan matasa masu yi wa kasa hidima da suka ki zuwa bakin aiki a arewacin Najeriya inda galibi aka sami tashe tashen hankula.

Jaridun Najeriya sun bada labarin cewa jihohi dake kudancin Najeriya suna kwashe ‘yan jihohinsu dake aikin bautar kasa.

Wata kungiyar kare hakkin bil’adama tace an kashe mutane akalla 500 a tarzomar da ta biyo bayan bayyana sakamkon zaben shugaban kasa,inda shugaba mai ci Goodluck Jonathan ya sami nasara.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG