Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TUBALIN TSARO: Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Yakar ‘Yan Ta’adda A Najeriya, Yuli 12, 2024


HAssan Maina Kaina
HAssan Maina Kaina

A shirin Tubali na wanan makon mun yi nazari ne kan ikirarin da rundunar sojin Najeriya ta yi cewa yake-yaken da take ta fafatawa da ‘yan ta'adda a sassa daban-daban na kasar na tattare da sarkakiya.

Saurari cikakken shirin da Hassan Maina Kaina ya gabatar:

TUBALIN TSARO: Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Yakar ‘Yan Ta’adda A Najeriya, Yuli 12, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:50 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG