Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TUBALIN TSARO: Rikicin Cikin Gida Ya Barke Tsakanin Bangarorin ‘Yan Bindiga A Jihar Katsina, Mayu 17, 2024


HAssan Maina Kaina
HAssan Maina Kaina

Shirin Tubalin tsaro na wannan mako ya duba yadda wani rikicin cikin gida ya barke tsakanin bangarorin ‘yan bindiga a jihar Katsina inda yayi sanadiyyar wani kartagin dan bindiga da karin wasu mayaka biyar.

A gefe guda kuma mai baiwa shugaban Najeriya shawara kan harkokin tsaro yayi karin bayani kan halin da tsaro ke ciki a Najeriya.

Saurari cikakken shirin da Hassan Maina Kaina ya gabatar:

TUBALIN TSARO: Rikicin Cikin Gida Ya Barke Tsakanin Bangarorin ‘Yan Bindiga A Jihar Katsina, Mayu 17, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:23 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG