Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKR VOA: Matsanancin zafin wasu sassan duniya, hukumomi suna ba mutane shawarar daukan matakan sanyaya jiki don kauce samun cuta ko mutuwa


TASKR VOA: Matsanancin zafin wasu sassan duniya, hukumomi suna ba mutane shawarar daukan matakan sanyaya jiki don kauce samun cuta ko mutuwa
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:45 0:00

Yayin da Trump da Biden za su sake karawa a zaben bana dukkansu sun tabo batun tashin hankalin 6 ga watan Janairun 2021 a yakin neman zabensu; Wasu manoma a jihar Neja dake arewacin Najeriya su na korafin cewa gwanmati ta kwace filayen su ne da karfi ba tare da diyya ba, da wasu rahotanni

XS
SM
MD
LG