Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yadda Biden Da Trump Ke Kokarin Yakin Neman Kuri’un Bakar Fata


Yadda Biden Da Trump Ke Kokarin Yakin Neman Kuri’un Bakar Fata
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:05 0:00

'Yan takarar shugabancin Amurkan Joe Biden da Donald Trump su na ci gaba yakin neman kuri’un bakar fata a zaben dake tafe. Babban editan Muryar Amurka, Scott Stearn, ya duba yadda ‘yan takarar ke zawarcin kuri’un Amurkawa ‘yan asalin Afrika.

XS
SM
MD
LG